Hukumomin lafiya a Najeriya sun yi gargadi game da barkewar cutar Marburg
Mahukuntan Najeriya sun ce sun dauki matakan kaucewa bullar cutar Ebola nau’in Marburg, sakamakon bullar sabuwar cutar a makociyar Kasar ta Ghana
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:03
Talla
Yanzu haka dai hukumomin lafiya a kasar Ghana sun tabbatar da cewa mutum hudu sun mutu sakamakon cutar.
Hakan ta sanya hukumomi a Najeriyar su ka fara gargadin jama'a game da kaucewa abin da zai haifar da saurin yaduwar cutar.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Muhammad Kabir Yusuf aga Abujan Najeriyar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu