Tarayyar Afrika
Taron kasashen Afrika ya cimma matsaya kan samar da sauye-sauye
Shugabannin Kungiyar kasashen Afirka sun kammala taron su na musamman a karshen mako wanda ya amince da sauya yadda ake tafiyar da kungiyar da zummar dai na dogaro da tallafin da su ke samu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Shugaban kungiyar Paul Kagame ya ce za’a kwashe shekaru da dama ana amfana da sauye sauyen da shugabannin suka amince da shi.
A karon farko shugabannin sun amince da kafa wata gidauniyar kudade da za’a dinga amfani da ita wajen kai dauki cikin kasashen da ke fama da matsala.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu