Isa ga babban shafi
Najeriya

Zanga-zangar yan Shi'a a Abuja

Yan sanda a Najeriya sun yi amfani da karfi tare da barazanar harbi don tarwatsa taron mabiya mazhabar Shi’a da ke gudanar da zanga-zanga yau a babban birnin kasar Abuja.

Mabiya Shi'a a Najeriya
Mabiya Shi'a a Najeriya Reuters
Talla

Dandazon mabiya Shi’ar na bukatar ganin gwamnatin kasar ta bi umarnin kotu wajen sakin jagoransu Sheikh Ibrahim Zazzaki da take rike da shi kusan shekaru biyu.

Masana kan harkokin shari’a a tarayyar Najeriya, na bayyana matakin a matsayin abinda ke kara zama barazana ga zaman lafiyar kasar.

Gwamnatin Najeriya na tsare da shugaban kungiyar ta IMN, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky, tun bayan arrangamar da sojoji suka yi da mabiyansa a shekarar 2016, duk da umurnin da wata kotu a Abuja ta bayar na cewa a saki shugaban na IMN da matarsa.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.