Nijar
Ambaliyar ruwa ta yi barna Yamai
Daruruwan mutane ne ke ci gaba da fakewa a cikin makarantun Boko bayan da ambaliya ta ruguza gidajensu musamman a birnin Yamai fadar gwamnatin kasar. A jimilce mutane 14 ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu a wannan ambaliya, kuma 11 daga cikinsu a birnin na Yamai ne, yayin da ambaliya ta yi awun gaba da dimbin dukiya a cikin kasuwanni da ke birnin. Lydia Ado ta aiko da rahoto daga Yamai.
Wallafawa ranar:
Talla
Ambaliyar ruwa ta yi barna Yamai
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu