Isa ga babban shafi
Nijar

Ambaliyar ruwa ta yi barna Yamai

Daruruwan mutane ne ke ci gaba da fakewa a cikin makarantun Boko bayan da ambaliya ta ruguza gidajensu musamman a birnin Yamai fadar gwamnatin kasar. A jimilce mutane 14 ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu a wannan ambaliya, kuma 11 daga cikinsu a birnin na Yamai ne, yayin da ambaliya ta yi awun gaba da dimbin dukiya a cikin kasuwanni da ke birnin. Lydia Ado ta aiko da rahoto daga Yamai.

Duk shekara ambaliya na barna a Nijar
Duk shekara ambaliya na barna a Nijar RFIHAUSA/Awwal
Talla

02:46

Ambaliyar ruwa ta yi barna Yamai

Lydia Ado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.