Isa ga babban shafi
Mali

An shawarci gwamnatin Mali da ta tattauna da kungiyoyin jihadi

Taron hada kan kasa da aka gudanar a Mali ya bukaci gwamnatin kasar ta shiga tattaunawa da kungiyoyin da ke kiransu masu Jihadi domin samar da zaman lafiya a kasar.

Shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita.
Shugaban kasar Mali Ibrahim Boubacar Keita. Pierre Rene-Worms/RFI
Talla

Taron wanda aka kammala a jiya, ya shawarci gwamnatin Ibrahim Boubacar Keita da ta tattauna da kungiyar Ansarud Dine ta Iyag Ag Ghali da kuma wata kungiyar da ke karkashin jagorancin wani malami mai suna Amadou Koufa, kungiyoyin da suka sha kai hare-hare tare da kashe dimbin jama’a a kasar ta Mali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.