Libya
Dakarun Libya sun kwace cibiyar da IS ke hada makamai
Dakarun gwamnatin hadin-kai na Libya sun sanar da kwace wata cibyar da Mayakan IS ke hada makamai a birnin Sirte inda mayakan IS ke wanzar da iko a kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwace cibiyar hada makaman babban nasara ce ga dakarun Libya wadanda ke yaki da IS mai da’awar jihadi.
Tun a watan Mayu dakarun Gwamnatin Libya suka kaddamar da yakin kwato garin na Sirte daga hannun mayakan na IS.
Libya dai ta fada cikin rikici tun kawar da gwamnatin Marigayi Kanal Ghaddafi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu