Isa ga babban shafi
Mali

MDD ta nada Annadif shugaban samar da zaman lafiya

Majalisar Dinkin Duniya ta nada Ministan harkokin wajen Chadi Mahamat Saleh Annadif a matsayin shugaban dakarun samar da zaman lafiya a kasar Mali.

Mahamat Saleh Annadif.
Mahamat Saleh Annadif. AFP / Desirey Mnkoh
Talla

Majalisar ta ce Annadif ya taka rawa sosai wajen sasanta rikice-rikice a kasashen Afirka cikin su har da na kasashen Nijar, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da Sudan.

Ministan wanda ya jagoranci aikin samar da zaman lafiya a Somalia a karkahsin kungiyar kasashen Afirka zai maye gurbin Mongi Hamdi dan kasar Tunisia.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.