Najeriya
‘Yan Najeriya na shan wahalar karancin Fetir
‘Yan Najeriya na ci gaba da fama da matsalar karancin Man fetir inda ababen hawa ke dogon layi a gidajen Mai a sassan kasar domin samun man. A lokacin da yak e gabatar da kasafin kudin 2016 Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari ya ba ‘yan kasar hakuri game da halin matsin da suka shiga. Abubakar Isa Dandago ya diba matsalar a Kano a cikin rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Jama'ar Najeriya na shan bakar wahala kafin samun Fetir
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu