Ana jiran sakamakon zaben Burkina Faso
Al’ummar kasar Burkina Faso na dakun sakamakon zaben shugaban kasa da na ‘Yan majalisu zagaye na farko da aka gudanar a ranar Lahadi, zabe na farko da aka gudanar a kasar tun kawar da gwamnatin Blaise Compaore.
Wallafawa ranar:
Yanzu haka ana ci gaba da kidayar kuri’un da aka kada
Masu sa ido na kasashen Afrika da na Turai sun yaba da yadda aka gudanar da zaben inda ‘Yan takara 14 ke neman kujerar shugaban kasa.
Hukumar zaben kasar tace ana iya smaun sakamakon zaben a yau Litinin.
Abdoulkarim Ibrahim Shikal da ke sa ido a zaben daga Ouagadougou ya aiko da rahoto.
Rahoton Abdulkarim daga Ouagadougou
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu