Najeriya
'Yan bindiga sun kashe sojoji 4 a kudancin Najeriya
Hukumomin tsaro a Najeriya sun tabbatar da mutuwar jami’an tsaron kasar akalla 4 sakamakon harin da ake zaton cewa wasu ‘yan fashi akan teku ne suka kai shi barikin soja da ke Nembe a jihar Bayelsa da ke kudancin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Shi dai wannan bariki wanda ya kunshi sojoji da ‘yan sanda, babban aikinsa shi ne fada ayyukan fashi akan teku da kuma wadanda ke satar mai.
Wannan ne dai karo na farko da aka kai wa jami’an tsaron irin wannan hari a yankin mai arzikin mai daga lokacin da shugaba Muhammadu Buhari yak arbi ragamar mulki.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu