Najeriya
An gano gawar ‘Yan sandan da aka kashe a Niger Delta
Jami’an Tsaro a Najeriya, sun yi nasarar gano gawawaki 10 na ‘Yan Sandan da kungiyar da ke ikrarin fafutukar ‘Yantar da Yankin Niger Delta ta ce ta kashe a Jihar Bayelsa. Sai dai har yanzu ana ci gaba da cacar baki game da wadanda ked a alhakin kashe ‘Yan Sanda da ke bakin aiki.
Wallafawa ranar:
Talla
Kungiyar MEND ta fito ta yi ikirarin daukar alhakin kisan amma kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Bayelsa tare da Gwamnatin Jihar na cewa ba kungiyar MEND ba ce.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu