Isa ga babban shafi
Mali

Azbinawa sun sanya hannu kan yarjejeniyar sulhu da gwamnati Mali

A yau asabar manyan kungiyoyin Azbinawa ‘yan tawaye a kasar Mali sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya ta dindindin da gwmanatin kasar Mali a gaban idon wakilan kasashen duniya.

Zauren sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin gwamnati da 'yan tawayen Mali, ranar 15 mayu 20155.
Zauren sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin gwamnati da 'yan tawayen Mali, ranar 15 mayu 20155. AFP PHOTO / HABIBOU KOUYATE
Talla

Yarjejeniyar dai ana fatar za ta kawo karshen tashin hankalin ake fama da shi a yankin arewacin Mali tun bayan samun ‘yancin kan kasar, wanda ya kara tsananta a shekara ta 2012.

Babbar kungiyar ‘yan tawayen CMA, ta amince da daftarin sulhun tun kafin gwamnatin Mali ta sanya masa hannu a ranar 15 ga watan mayu, bayan share tsawon lokaci ana tattaunawa tsakanin bangarorin a birnin Alger na kasar Algeria,

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.