Kano-Najeriya
An fanso ‘Yan gidan yari da dama a Kano
Kimanin ‘Yan gidan yari 100 suka sami ‘yancin kansu a karamar hukumar Ungoggo da ke jihar Kano a arewacin Najeriya, wannan kuma na zuwa ne a yayin al’ummar Musulmi a fadin duniya ke soma azumin watan Ramadan. Daga Kano Abubakar Issa Dandago ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Rahoto: An fanso ‘Yan gidan da dama a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu