Najeriya
Kano ta dauki nauyin karatun wasu Marayun Borno
Yara kanana da dama da ayyukan kungiyar Boko Haram ya mayar Marayu, a yankin arewa maso gabashin kasa, yanzu haka fiye da yara dari ne daga Marayu za su ci gajiyar wani shiri na saka su a makaranta tare da kula da rayuwarsu, karkashin wata yarjejeniya tsakanin gwamnatocin Kano da Borno. Kamar yadda wakilinmu a Kano Abubakar Issa Dandago ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
RAHOTO: Kano ta dauki nauyin karatun wasu Marayun Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu