Jam’iyun siyasan Tunisiya na tattaunawa akan sabon kundin tsarin mulki
Jam’iyun siyasa a kasar Tunisiya na tattaunawa akan yadda za’ a shawo kan matsalolin kasar da kuma yadda za a samar da sabon kundin tsarin mulki a kasar. Taron tattaunawan, ya samu halartar Firaministan kasar, Hamadi Jebali da shugaban kasar, Moncef Marzouki.
Wallafawa ranar:
Kungiyar ‘Yan kasuwar kasar Tunisiya ne suka shirya taron wanda har ila yau ya samu halartar kungiyoyin siyasa a kasar fiye da 40, sai dai manyan jam’iyun kasar sun kauracewa taron.
Taron dai an shirya shi ne bayan jam’iyun hadin kai guda uku sun bayyan cewa sun cimma matsaya akan matsayar kasar ta fuskar siyasa.
Kamin a samar da abon kundin tsarin mulki a kasar, har an samau goyon bayan kashi biyu daga cikin kashin ukun ‘Yan majalisu wucin gadin kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu