Isa ga babban shafi
Mali

'Yan bindiga sun bude wuta kan fararen hula a wani kauye dake Mali

Wani Kazamin harin da yan bindiga suka kai kusa da iyakar Nijar dake Mali yayi sanadiyar hallaka fararen hula 12.

Wasu dakaru dake aikin wanzar da zaman lafiya a Mali
Wasu dakaru dake aikin wanzar da zaman lafiya a Mali REUTERS/Benoit Tessier/File Photo
Talla

Sanarwar da kungiyar kare muradun yan Kabilar Azawad ta fitar yace an kai harin ne a yammacin garin Menaka, inda yan bindiga akan Babura suka bude wuta kan jama’a.

Rahotanni sun ce akalla mutane 200 akasari Fulani ne aka kashe a rikicin dake gudana tsakanin abzinawa da Fulani a yankin.

Gwamnatin kasar a kokarin ta na kawo karshen rikic a wadanan yankuna ta sanar da shirin aike tawaga zuwa Shugabannin kabilu na yankunan cikin dan karamin lokaci.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.