Isa ga babban shafi
kenya

Cacar-baki ta kaure game da sakamakon zaɓen Kenya

Sama da mutane 90 ne suka mutu a tashin-tashinar da ke da alaƙa da zaɓen, inda aka zargi ƴansandan ƙasar ta Kenya da aikata akasarin kashe-kashen.

Masu zanga-zanga a kasar Kenya.
Masu zanga-zanga a kasar Kenya. REUTERS/Thomas Mukoya
Talla

Ƙungiyar tarrayar Turai ta bakin shugaban tawagar masu sa ido a zaɓen na Kenya Marietje Schake, ta bayyana zaɓen shugabancin ƙasar da ya gabata a matsayin zaɓen da ke cike da kura-karai.

Rahoton wanda aka fitar a Brussels na ƙasar Belgium a maimakon ƙasar ta Kenya, ya yi kakkausar suka a kan sakamakon zaɓen.

Sai dai ƙasar ta Kenya ta bakin Jakadanta da ke Belgium, Johnson Weru, ta la’anci sanarwar daga masu sa ido a zaɓen, tare da cewa hakan na iya haifar da rikici a ƙasar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.