Isa ga babban shafi
Faransa

Faransa Ta Shirya Zaben Wakilan Majalisar Dokoki na Lahadi

Gobe Lahadi ne al’ummar kasar Faransa ke yin zaben wakilan majalisar kasar karkashin sabon Shugaban kasa  Emmanuel Macron

Shugaban Faransa Emmanuel Macron a wani hoto da aka dauka yau Asabar
Shugaban Faransa Emmanuel Macron a wani hoto da aka dauka yau Asabar RFI
Talla

Zaben zai kasance zagaye na farko ne, inda sabon Shugaban ke fatan samun rinjayen wakilai a majalisar kasar.

Nasarar da ya samu a watan jiya ya haifarda  sabon salo a siyasar Faransa kuma jam'iyar sa na fatan ganin sun sami rinjayen wakilai a majalisa don su sami aiwatar da manufofinsu ba tare da jibin goshi ba.

 

Akwai kujeru 577 da suka hada da na wakilai ‘yan kasar Faransa dake zaune a wajen kasar.

 

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.