Isa ga babban shafi
Najeriya

Sama da mutane dubu 2 sun rasa rayukansu a Zamfara

Akalla mutane sama da 2,000 suka rasa rayukansu sakamakon bala’in satar shanun da ya addabi jihar Zamfara da ke Najeriya a cikin shekarun baya-bayan nan.

Sama da mutane dubu 2 sun rasa rayukansu sakamakon rikicin satar shanu a jihar Zamfara da ke Najeriya
Sama da mutane dubu 2 sun rasa rayukansu sakamakon rikicin satar shanu a jihar Zamfara da ke Najeriya shakarasquare
Talla

A baya-bayan nan mutane sama da 40 aka kashe a biranen da ke karamar hukumar Zurmi, kafin daga bisani aka yi nasarar hallaka shugaban kungiyar masu satar shannun da suka addabi jihar da ake kira Buharin Daji.

Bashir Ibrahim Idris da ya ziyarci jihar ta Zamfara, a hada mana rahoto kan rikicin da ke addabar jihar

01:35

Rahoto kan rikicin satar shanu a Zamfara

Karamar hukumar Zurmi na Arewa da birnin Gusau da ke jihar Zamfara, kuma yanki ne na manoma da makiyaya da kuma 'yan kasuwa, yayin da rashin samun cikakken tsaro daga hukumomi ya tilasta wa mazauna yankin nemawa kansu matakan kariya daga 'yan bindigar da ke hallaka jama'arsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.