Filato
Filato: Matsalar rashin ingancin gine-gine na haddasa hasarar rayuka
A jihar Plateau da ke Najeriya, al’umma na ci gaba da nuna damuwa kan yadda ake samun matsalar rashin ingancin gine-gine musamman a yankin da ke fama da ambaliyar ruwa, abin da a mafi tarin lokaci ke haddasa hasarar rayukan jama’a. Ko a baya-bayan nan dai, sai da wata mata mai juna biyu da ‘ya’yanta suka rasa rayukansu sakamakon ibltila’in rushewar ginin. Waikilinmu daga jos Muhammad Tasi'u Zakari ya aiko mana da rahoto.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Filato: Matsalar rashin ingancin gine-gine na haddasa hasarar rayuka
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu