Faransa
Wa’adin da aka baiwa Ministoci a Faransa na bayyana kadarorinsu ya cika
Yau wa’adin da shugaban kasar Faransa, Francois Hollande ya baiwa ministocin sa, na ganin kowa ya bayyana kadarorin sa a idan duniya zai cika.
Wallafawa ranar:
Talla
Matakin ya biyo bayan abin kunyar da ya sanya ministan kasafin kudin kasar, Jerome Cahuzac ya sa ya sauka daga mukamin sa, bayan an gano yana aje da kudaden a kasar waje.
Ana saran kowanne minista ya wallafa abinda ya mallaka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu