Isa ga babban shafi
Kwallon Kwando

Najeriya ta lashe gasar kwallon Kwando a Afrika

‘Yan wasan kwallon kwando D Tigers na Najeriya sun lashe gasar Afrika da aka gudanar a Tunisia bayan sun doke Angola a wasan karshe ci 74 da 65.

Nigeria beat Angola in AfroBasket 2015 Final
Nigeria beat Angola in AfroBasket 2015 Final Fiba.com
Talla

Wannan ya ba ‘Yan wasan na Najeriya nasarar wakiltar Afrika a wasannin Olympic da za a gudanar a Brazil a badi.

Wannan ne karon farko da Najeriya ta lashe kofin gasar na kwallon Kwando a Afrika.

Tunisia ce ta zo a matsayi na uku bayan ta doke Senegal a ranar Assabar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.