Girka-EU-IMF
Bankunan Girka zasu fara aiki a ranar litinin
Gwamantin Kasar Girka ta umarnin sake bude bankunan kasar nanda ranar litinin mai zuwa bayan sun kasance a rufe har tsawon makwanni uku.
Wallafawa ranar:
Talla
Gwamantin ta bada umarnin domin hana bankunan rugujewar sakamakon yawan kudaden da al-ummar kasar ke cire wa ta injin ATM a kai a kai.
Wannan dai na zuwa ne a dai dai lokacin da Firai Ministan Kasar Alexis Tsipras ke shirin fara gudanar da tattaunawa da masu bin Girka bashi kan ceto tattalin arzikinta mako mai zuwa.
Girka dai ta tsincin kanta cikin mawuyacin hali saboda bashin da yayi mata katutu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu