Isa ga babban shafi
Faransa

Biden ya isa Faransa, zai gana da Shugaba Hollande

Yau ake saran mataimakin shugaban kasar Amurka, Joe Biden, zai gana da shugaban kasar Faransa, Francois Hollande kan halin da ake ciki a Mali da Syria. Kasar Amurka ta yaba da rawar da Faransa ta taka a kasar ta Mali.  

Mataimakin shugaban kasar Amurka, Joe Biden
Mataimakin shugaban kasar Amurka, Joe Biden Reuters/Michael Dalder
Talla

Biden da ya isa kasar jiya, ya ci abinci rana tare da shugaban, kafin ya tashi zuwa birnin London, inda zai gana da Firmaninista, David Cameron.

Mataimakin shugaban kasar ya zarce kasar ta Faransa ne bayan ya halarci taron da aka gudanar a Jamus inda aka tattauna akanbatutuwan tsaro.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.