Jamus-Girka
Merkel ta tausayawa kasar Girka
Shugabar gwamnain Jamus Angela Merkel, ta bayyana Tausayi ga kasar Girka, akan yadda shirin kasar na Tsuke bakin aljihu ya janyo faduwar darajar bashinta bayan a farko Markel ta jajirce sai Girka ta bi tsarin da sauran kasashe masu amfani da kudin euro suka tsara don samun biyan bashin da ake bin ta.
Wallafawa ranar:
Talla
A makon nan ne Angela Merkel tace kowace rana tana da muhimmanci ga kasar Girka na kokarin na biyan bashin da ya kai mata iya wuya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu