Isa ga babban shafi
Girka

Firaministan Girka ya nemi karin lokaci don kaddamar da sauye sauye

Firaministan kasar Girka Antonis Samaras yace kasarsa tana bukatar karin lokaci domin kaddamar da sabbin sauye sauyen matakan tsuke bakin aljihun gwamnati. A cikin makon nan ne Samarar zai gana da Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel da shugaban Faransa François Hollande.

Shugaban kungiyar Tarayyar Turai, José Manuel  Barroso a lokacin da suke ganawa da Firaministan kasar Girka Antonis Samaras
Shugaban kungiyar Tarayyar Turai, José Manuel Barroso a lokacin da suke ganawa da Firaministan kasar Girka Antonis Samaras REUTERS/John Kolesidis
Talla

Samaras yace gwamnatinsa tana bukatar Lokaci domin sassauta tasirin kasafin kudi ga al’ummar kasar Girka. Shugaban yace yanzu ba su bukatar wani karin tallafi illa bukatar ci gaban tattalin arziki tare da ganin kudaden shigar kasar sun inganta.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.