Isa ga babban shafi
EU-Girka

Barosso zai kai ziyara Girka don tattaunawa da Firaminista

Shugaban gudanarwar kungiyar kasashen Turai, Jose manuel Barosso, zai kai ziyara kasar Girka, domin ganawa da hukumomin kasar game da yadda za’a aiwatar da takunkumin tsuke bakin aljihun da za’a karawa kasar tallafi.

José Manuel Barroso, Shugaban gudanarwar kungiyar kasashen Turai
José Manuel Barroso, Shugaban gudanarwar kungiyar kasashen Turai REUTERS/Yves Herman
Talla

Ana saran shugaban wanda ya ke ziyarar kasar a karon farko, a cikin shekaru uku, zai shaida wa hukumominta cewa, suna bukatar ci gaba da zama a kungiyar da ke amfani da kudin euro.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.