Isa ga babban shafi
Faransa

Hollande mai hamayya da Sarkozy yace wasu kasashen Turai basu ra’ayin shi

Dan Takarar shugabancin Faransa, a Jam’iyar Socialists, Francois Hollande, yace ba shi da niyar razana shugabanin jari hujjan kasashen Turai, duk da yake ya san cewar basu ra’ayin shugabancin shi sosai.

François Hollande a lokacin da yake yakin neman zaben shi a Marseille.
François Hollande a lokacin da yake yakin neman zaben shi a Marseille. REUTERS/Philippe Laurenson
Talla

Yayin da yake jawabi ga magoya bayan sa, Hollande yace, shi bai fito takara don ya razana su ba ne, duk da ya ke ya san cewar, manufofin sa sun sha ban ban da nasu.

Hollande yace, ya san cewa idan ya samu nasara dole zai yi aiki da su, amma ya dace su san matsayin sa, tun zubin farko.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.