Isa ga babban shafi
Faransa

Dan takarar Shugaban Faransa na jam'iyyar gurguzu ya soki matakin wasu shugabannin EU

Dan Takaran shugabancin kasar Faransa a Jam’iyar Gurguzu, Francois Hollande, ya soki wata yarjejeniya da aka ce shugabanin kasashen Turai masu akidar jari hujja sun kulla, dan kin ganawa da shi.

François Hollande Dan takarar Jam'iyyar Gurguzu a zaben shugaban kasar Faransa
François Hollande Dan takarar Jam'iyyar Gurguzu a zaben shugaban kasar Faransa Reuters / Robert Pratta
Talla

Rahotanni sun ce, shugabanin kasahsen Birtaniya, Jamus, Italiya da Spain, sun yi alkawarin kaucewa Hollande, kan alkawarin da ya yi na sake duba yarjejeniyar kudaden kasashen Turai, idan ya samu nasarar zabe.

Hollande yac e, bai ji dadin rahotan ba, kuma Faransawa ne kawai zasu zabarwa kansu abinda suke so, ba wasu ba.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.