Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

'Yan bindiga sun sace mutane 100 da suka hada da mata da kananan yara a Zamfara

Wallafawa ranar:

Sama da mata da kananan yara 100'yan ta'adda suka yi garkuwa da su a dajin da ke gefen garin Wanzamai na jihar Zamfara da ke tarrayar Najeriya.Lamarin dai ya faru ne sakamakon kashe wasu 'yan ta'adda hudu da jami'an tsaron da ke baiwa garin kariya suka yi.A cikin shirin mu zagaya Duniya da kesaba waiwayar wasu daga cilkin muhiman al'amuran da suka auku tare da Nura Ado Suleiman daga nan Rfi.

'Yan bindiga sun addabi jihar Zamfara ta Najeriya
'Yan bindiga sun addabi jihar Zamfara ta Najeriya © dailypost
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.