Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Bitar labaran mako: Yara miliyan 240 da basa zuwa makaranta a sassan Duniya

Wallafawa ranar:

Shirin Mu zagaya Duniya tare da Nura Ado Suleiman da ke bitar muhimman labaran da suka faru a makon da ya gabata, a wannan karon shirin ya yi waiwaye kan wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ke nuna yadda aka samu karuwar yaran da basa zuwa makaranta zuwa yara sama da miliyan 240 sai kuma yadda yara dubu 22 suka rasa rayukansu saboda gurbatar iska a jihar Lagos. Ayi saurare Lafiya. 

Wata makarantar yara a nahiyar Afrika.
Wata makarantar yara a nahiyar Afrika. PHOTO / ALEXANDER JOE
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.