Mu Zagaya Duniya
Bitar labaran mako: Yara miliyan 240 da basa zuwa makaranta a sassan Duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:10
Shirin Mu zagaya Duniya tare da Nura Ado Suleiman da ke bitar muhimman labaran da suka faru a makon da ya gabata, a wannan karon shirin ya yi waiwaye kan wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ke nuna yadda aka samu karuwar yaran da basa zuwa makaranta zuwa yara sama da miliyan 240 sai kuma yadda yara dubu 22 suka rasa rayukansu saboda gurbatar iska a jihar Lagos. Ayi saurare Lafiya.