Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Dawowar zirga-zirgar jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna bayan dakatarwar watanni 8

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa akai miki dole tare da Ahmed Abba a wannan makon ya mayar da hankali kan dawowar zirga-zirgar jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 5 ga watan da muke ciki, wanda ke zuwa bayan dakatarwar watanni 8 saboda harin 'yan bindiga da ya kai ga sace tarin fasinja.

Wasu fasinjojin jirgin kasa dake sufuri tsakanin Abuja da Kaduna a Najeriya.
Wasu fasinjojin jirgin kasa dake sufuri tsakanin Abuja da Kaduna a Najeriya. © Daily Trust
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.