Kasuwanci
Dawowar zirga-zirgar jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna bayan dakatarwar watanni 8
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:08
Shirin Kasuwa akai miki dole tare da Ahmed Abba a wannan makon ya mayar da hankali kan dawowar zirga-zirgar jiragen kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 5 ga watan da muke ciki, wanda ke zuwa bayan dakatarwar watanni 8 saboda harin 'yan bindiga da ya kai ga sace tarin fasinja.