Shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris, ya tattauna akan gudunmawar da Jami'ar Al Azhar ta baiwa fannin ilimi a duniya.
Talla
Cikin shirin za a ji tattaunawa da masu ruwa da tsaki a fannin na ilimi cikinsu har da tsaffin daliban da dadaddiyar Jami'ar ta yaye.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu