Ilimi Hasken Rayuwa
Daliban Najeriya sun kera allo mai yada labaran duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:31
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon ya tattauna ne kan yadda wasu dalibai suka kera wani babban allo mai dauke da bayanai da suka kunshi labaran duniya a kwalejin Tattari Ali da ke jihar Bauchi a Najeriya