Bakonmu a Yau
Farfesa Muntaqa Usman kan matakin korar ma'aikata da bankin CBN ya yi
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:35
Babban Bankin Najeriya CBN na ci gaba da korar wasu daga cikin ma'aikatansa, inda a cikin kwanaki 20 da suka gabata bankin ya sallami ma'aikata 117 akasarinsu manyan ma'aikata. Kan haka Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Farfesa Muntaqa Usman, masanin tattalin arziki a Jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria.
Talla
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar zantawar tasu.......
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu