A wannan rana ce Kiristoci a fadin duniya ke bikin ranar Easter, don tunawa da ranar da Yesu Almasihu ya tashi daga matattu. Tun daga Lahadin da ta gabata ake ta addu’o’i domin wannan rana. A kan haka ne Michael Kuduson ya tattauna da Reverend Yakubu Ishaku, na majami’ar First English Baptist Church a jihar Kaduna ta Najeriya.
Talla
Kulatsa alamar sauti donjin yadda zantarsu ta gudana.......
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu