Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Matakan da Jihar Katsina ke dauka don dakile tasirin ambaliyar ruwa a bana

Wallafawa ranar:

A duk shekara, ambaliyar ruwa na yin sanadin mutuwar mutane da janyo hasarar dukiya mai tarin yawa a Najeriya, duk kuwa da fadakarwar da hukumomi kan yi don kaucewa faruwar hakan.  

Yadda ambaliya ta mamaye wani yanki na gonakin shinkafa a arewacin Najeriya.
Yadda ambaliya ta mamaye wani yanki na gonakin shinkafa a arewacin Najeriya. RFI/Hausa
Talla

Jahar Katsina na daga cikin jihohin da ke fuskantar wannan matsala, domin ko a farkon daminar bana sai da kimanin mutane  10 suka rasa rayukansu, tare da lalata gidaje sama da dari biyu. 

Dangane da irin matakan da gwamnatin jihar ta Katsina ke dauka don kare sake faruwar hakan da kuma irin gudunmuwar da ta bai wa wadanda iftila’in ya shafa, Khamis Saleh ya tattauna da shugabar hukumar bada agajin gaggawa ta jahar Hajiya Binta Dangani. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.