Sabuwar gwamnatin Katsina ta sha alwashin magance matsalar tsaro
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:22
Sabuwar gwamnatin jihar Katsina ta Najeriya da ta yi rantsuwar kama-aiki a wannan Litinin ta bayyana sabbin matakan da za ta dauka wajen magance matsalar tsaro, wadda ta yi sanadiyar mutuwar mutane da dama tare durkusar da tattalin arzikinta.
Katsina na daya daga cikin jihohin arewacin Najeriya da ‘yan bindiga ke cin karansu babu-babbaka, amma sabuwar gwamnatin ta ce, lallai tana da dabarun da za ta yi amfani da su wajen shawo kan matsalar.
Wakilinmu na Abuja Mohd. Sani Abubakar ya tattaunawa da sabon gwamnan jihar, Dakta Dikko Radda.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu