Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

'Yan ta'adda na cigaba da yi wa aikin noma barazana a Najeriya

Wallafawa ranar:

Yayin da aka kama aikin noma gadan gadan a yankin Arewacin Najeriya da zummar samar da abinci, Yan bindiga a Jihohin Borno da Katsina sun jefa fargaba akan manoman, sakamakon kashe 65 a hare haren da suka kai wadannan jihohi guda 2.

Wani makiyayi tare da dabbobinsa cikin gona a arewacin Najeriya.
Wani makiyayi tare da dabbobinsa cikin gona a arewacin Najeriya. © Reuters
Talla

Dangane da illar da wadannan hare hare za su yiwa aikin noma a yankin, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Abba Gambo, masanin harkar noma kuma mai baiwa Gwamnonin arewacin Najeriya shawara akan noman.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.