Gwamnatin Jihar Zamfara da ke Najeriya ta sanar da sauke manyan Sarakunan Jihar guda biyu da Magajin Gari guda saboda samun su da hannu wajen ayyukan ta’addancin da suka addabi Jihar.
Talla
Majalisar zartawar jihar ta amince da rahotan binciken da akayi akan Sarkin Zurmi Atiku Abubakar da na Dansadau Hussaini Umar tare da Suleiman Ibrahim Danyabi a matsayin Magajin Garin Birni Tsaba.
Mun tattauna da Kwamishinan yada labaran Jihar Ibrahim Dosara kuam ga bayanin da ya mana akan matakin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu