Rahotanni daga Jihar Zamfara da ke Najeriya na nuna cewar gwamnati na sake tunani dangane da batun maganar sulhu da 'yan bindiga domin kawo karshen kashe-kashen da 'yan bindiga ke yi a jihar. Jihar Zamfara na daga cikin jihohi na gaba gaba da ke fama da hare haren 'yan bindigar.
Talla
Dangane da wannan yunkuri Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Dr. Murtala Ahmed Rufai mai bincike a Jami’ar Usman Dan Fodio dake Najeriya.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu