Jiga-jigan 'yan jihar Zamfara da ke Najeriya sun gudanar da wani taro a karshen mako domin nazari kan matakan da ake dauka na kakkabe 'yan bindigar da suka hana zaman lafiya a jiharsu. Bayan taron da aka gudanar a Kaduna, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr. Suleiman Shuaibu Shinkafi, daya daga cikin shugabannin al’ummar Jihar.
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu