Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

An fara taron zaman lafiya da tsaro na kasashen Afirka karo na 7 a Dakar

Wallafawa ranar:

A ranar Litinin aka bude taron zaman lafiya da tsaro karo na 7 a Dakar, babban birnin kasar Senegal wanda zai maida da hankali kan tasirin cutar Korona a fadin nahiyar da kuma matsalolin tsaron yanar gizo, ta'addanci, da kuma sauyin yanayi.

Ministar Tsaron Faransa Florence Parly, yayin taron zaman lafiya na Dakar, 6 ga Disamba, 2021.
Ministar Tsaron Faransa Florence Parly, yayin taron zaman lafiya na Dakar, 6 ga Disamba, 2021. © RFI
Talla

An kafa dandalin zaman lafiyar da tsaro na Dakar dake gudana a duk shekara ne yayin taron Faransa da Afirka da aka yi a birnin Paris a shekara ta 2013, kuma a cikin shekarun da suka shige, ya zama fage ga masu yanke shawara a Afirka.

Kan wannan taro ne Nura Ado Suleiman ya tattauna da Dr Yahuza Getso masanin tsaro dake Tarayyar Najeriya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.