Bakonmu a Yau
Farfesa Kamilu Sani Fagge a kan barazanar Firamistan Habasha
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:44
Firaministan Habasha Abiy Ahmed ya yi barazanar jagorantar sojan kasar don yaki, gaba-da-gaba, da ‘yan tawayen Tigray dake neman mamaye babban birnin kasar Addis Ababa.Ikirarin Firaministan na zuwa ne adaidai wani lokaci da Faransa ke kira ga ‘yan kasar ta da su fice cikin gaggawa saboda yadda rikicin kasar ke kara kazancewa.Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Farfesa Khamilu Sani Fagge na Jamiar Bayero dake Kano Nigeria ko yaya yake kallon wannan dambarwa.