Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Farfesa Kamilu Fagge kan halin da ake ciki a Habasha

Wallafawa ranar:

Manyan kasashen duniya da kungiyoyi na ci gaba ficewa daga Habasha ganin yadda rikicin ke kara rincabewa, ganin yadda ‘yan tawayen Tigray ke kara danna kai birnin Addis Ababa. Tuni kasashen Faransa da Amurka da kuma Jamus suka umarci al'ummominsu su fice daga kasar dai dai lokacin da Firaminista Abiy Ahmad ya fita wajen birnin don yin fito na fito da 'yan tawayen.Kan hakan muka tattauna da Farfesa Khamilu Sani Fagge masanin siyasar Duniya ga kuma abinda ya ke cewa.

Tsawon shekara guda gwamnatin Abiy Ahmed ta shafe ta na yaki da 'yan tawayen na Tigray.
Tsawon shekara guda gwamnatin Abiy Ahmed ta shafe ta na yaki da 'yan tawayen na Tigray. EDUARDO SOTERAS AFP/File
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.