Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Hammi Suleiman kan zaben Libya na watan Disamba

Wallafawa ranar:

Yanzu haka ana ci gaba da shiryes-shiryen gudanar da zaben shugaban kasa a ranar 24 ga wannan wata na disamba a Libya. To sai dai masu lura da lamurran da ke faruwa a kasar, na ganin cewa abu ne mai wuya a iya gudanar da wannan zabe a cikin kyakkyawan yanayi, lura da cewa har yanzu akwai dubban sojin haya da ke ci gaba da rike makamai a kasar. Kan hakan Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Malam Hammi Souleyman, wani tsohon jami’in diflomasiyyar Nijar a birnin Tripoli, ga kuma zantawarsu.

Guda cikin 'yan takarar neman kujerar shugabancin Libya Saïf al-Islam Kadhafi.
Guda cikin 'yan takarar neman kujerar shugabancin Libya Saïf al-Islam Kadhafi. © Khaled Al-Zaidy/Handout/Reuters
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.