Bakonmu a Yau
Tattaunawa da masanin harkokin siyasa Abba Sadik kan ziyarar Macron a Rwanda
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:50
A yau alhamis ne Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyara kasar Rwanda,Shugaba Macron da sunan Faransa ya amsa cewa Faransa ta aikata ba dai-dai ba. To dangane da haka Abdoulaye Issa ya tattauna da Abba Sadik dan jarida kuma manazarcin harkokin siyasar kasashen Afrika.