Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Usman Mohammed kan tarzomar da ta biyo bayan sakamakon zaben Nijar

Wallafawa ranar:

Mutane 2 sun rasa rayukansu a yayinda jami’an tsaro suka kama masu zanga zanga 468, bisa tuhumarsu da kone gidaje da shagunan mutane a tarzomar da ta biyo bayan sanar da sakamakon zaben shugaban kasa a Nijar.

Tarzomar da ta biyo bayan bayyana sakamakon zaben shugaban kasa na Jamhuriyar Nijar
Tarzomar da ta biyo bayan bayyana sakamakon zaben shugaban kasa na Jamhuriyar Nijar © Issouf SANOGO / AFP
Talla

Dangane da halin da ake ciki a Jamhuriyar ta Nijar Salisu Isa ya tattauna da Farfesa Usman Mohammed na cibiyar gwagwarmayar tabbatar da Dimokaradiya a Nahiyar Afrika daga Najeriya.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.