Isa ga babban shafi
Nijar

Takunkuman ECOWAS sun fara tasiri kan aikin hakar Uranium a Nijar

Takunkuman da kungiyar ECOWAS ta kakabawa Jamhuriyar Nijar ya fara tasiri wajen aikin ma'adanin Uranium saboda karancin sinadaran da ake amfani da su wajen hakar ma'adanin.

Filin hakar ma'adinin Uranium na Tamgak mallakin kamfanin Somair a Arlit, da ke Jamhuriyar Nijar, 25 ga Satumba, 2013.
Filin hakar ma'adinin Uranium na Tamgak mallakin kamfanin Somair a Arlit, da ke Jamhuriyar Nijar, 25 ga Satumba, 2013. © REUTERS/Joe Penney/File Photo
Talla

Wakilinmu Baro Arzika ya aiko mana da rahoto akai.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.