Faransa ta ce 'har yanzu' juyin mulkin Nijar bai tabbata ba
Faransa, ta ce har yanzu ba ta da yakinin cewa juyin mulkin da wasu sojoji ke cewa sun yi wa gwamnatin dimokuradiyya ta Jamhuriyar Nijar ya kai ga samun nasarar. Wadanann dai kalamai ne da suka fito daga bakin ministar harkokin wajen kasar Catherine Colonna, a daidai lolkacin da babban kwamandan askarawan kasar ta Nijar Janar Sidikou Abdou Issa ke cewa shi ma yana goyon bayan masu juyin mulkin.
Wallafawa ranar:
A cewarministaCatherine Colonna, lura da yaddalamurrakegudana a wannanlokaci, Faransaba ta ganincewajuyinmulkin bai tabbataba, inda ta ce yanzuhakakungiyarkasashenYammacinAfirkaEcowas/Cedeao na shiringudanar da tarongaggawadangane da halin da akeciki a Nijarwatakila a ranarlahadi mai zuwa.
Wannan na zuwa ne a daidailokacin da fadar shugabanFaransakecewaanzantatawayartarhotsakanin Mohamed Bazoum da kuma Emmanuel Macron, yayinda a nasubangaresojojin da keikirarinkwacemulkikezarginFaransa da karyadoka, tahanyarsauka da wanijirginsoji a safiyarjiyaalhamis a Yamai, duk da cewaiyakokinkasar na rufe.
BabbanMagatakarda na MDD Antonio Guterres yayikashedi a game da illolin da wannanlamari na Nijarzaiiyayiwayankin Sahel, wandake fama da matsalolintsaro, karancinabinci da kumarashindimokuradiyya a Mali, Burkina Faso da kumaChadi.
Bayanwatatattaunawatawayartarho da tayui da Mohamed Bazoum, jakadiyarAmurka a MDD Linda Thomas-Greenfield a jiyaalhamis, Amurkanta sanar da cewa tana goyonbayandukwasumatakai da KwamitinTsarozaidaukadominkwantar da hankula a Nijar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu